Revelation 6:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Na kalli yayinda Ɗan Ragon ya buɗe hatimin farko na hatimai bakwai ɗin nan. Sai na ji ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai ya yi magana da murya mai kama da tsawa ya ce, “Zo!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً نَغَ طَنْ ضَغُواْنَّنْ يَا ٻَلّٜىٰ طَيَ دَغَ ثِكِنْ هَتِمَنَّنْ بَݣَويْ؞ سَيْنَجِ طَيَ دَغَ ثِكِنْ حَلِتُّو مَاسُ رَيْ غُدَا حُطُنَّنْ يَتَادَ وَتَ مُرْيَ مَيْ كَمَ دَ ڟَاوَ يَثٜىٰ «ذُواْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, ina gani sa'ad da Ɗan Ragon nan ya ɓamɓare ɗaya daga cikin hatiman nan bakwai, na ji ɗaya daga cikin rayayyun halittan nan huɗu ta yi magana kamar aradu ta ce, “Zo.”