Romans 1:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ko da yake sun san dokar adalcin Allah cewa masu aikata irin waɗannan abubuwa sun cancanci mutuwa, duk da haka ba cin gaba da aikata waɗannan abubuwa kaɗai suke yi ba, har ma suna goyon bayan masu yinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنْ سَنْ ڧَٰعِدَرْ اللَّهْ ثٜىٰوَ دُكْ مَاسُ عَيْكَتَ هَلَيٜىٰنَّنْ سُنْ ثَنْثَنْثِ مُتُوَ، عَمَّا بَوَيْ سُنَ عَيْكَتَ أَبُبُوَنَّنْ كَطَيْبَ، حَرْ سُنَ غُواْيُوانْ بَايَنْ وَطَنْدَ سُو مَا سُنَ عَيْكَتَ حَكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan kuwa ko da yake sun san shari'ar Allah cewa masu yin irin waɗannan abubuwa, sun cancanci mutuwa, duk da haka, ba aikata su kaɗai suke yi ba, har ma suna goyon masu yinsu.

Recommended Reading