Romans 10:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ba dukan Isra’ilawa ne suka karɓi labari mai daɗin nan ba. Gama Ishaya ya ce, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بَ دُكَنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا نٜىٰ سُكَ يَرْدَ دَ لَابَرِ مَيْ دَاطِنْ بَ؞ كَمَرْ يَدَّ عِشَايَ يَثٜىٰ «يَا عُبَنْغِجِ ، وَ يَغَسْكَتَادَ سَڧُوانْدَ يَجِ دَغَ غَرٜىٰمُ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ba duka ne suka yi na'am da bisharar ba. Ishaya ma ya ce, “Ya Ubangiji, wa ya gaskata jawabinmu?”