Romans 10:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Musa ya bayyana adalcin da yake ga Doka cewa, “Mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى يَيِ رُبُوتُو غَمٜىٰدَ أَدَلْثِنْ دَ عَكٜىٰ سَامُوَ تَوُرِنْ بِنْ كُواْيَرْوَرْسَ ثٜىٰوَ «دُكْ وَنْدَ يَبِے كُواْيَرْوَرْ نَنْ ذَيْ رَايُ تَوُرِنْتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama Musa ya rubuta zancen adalcin da yake samuwa ta wurin bin Shari'a, cewa mai iya aikata ta zai rayu ta wurinta.