Romans 10:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Cewa in ka furta da bakinka, “Yesu Ubangiji ne,” ka kuma gaskata a zuciyarka cewa Allah ya tā da shi daga matattu, za ka sami ceto.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ كَا شَيْدَ دَ بَاكِنْكَ ثٜىٰوَ عِيسَىٰ شِينٜىٰ عُبَنْ‌غِجِ ، كَكُمَ بَادَ غَسْكِيَ ثِكِنْ ذُوثِيَارْكَ ثٜىٰوَ اللَّهْ يَتَادَ شِ دَغَ مَتَتُّو، ذَاعَ ثٜىٰثٜىٰكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wato, in kai da bakinka ka bayyana yarda, cewa Yesu Ubangiji ne, ka kuma gaskata a zuciyarka Allah ya tashe shi daga matattu, za ka sami ceto.