Romans 12:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kada ku zama marasa himma, sai dai masu himma a ruhaniyarku, kuna bauta wa Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَدَ كُتَٻَ ذَمَ دَ رَشِنْ ڨُوذُواْ، عَمَّا كُطَوْكِ نِيَّ سُواْسَيْ أَ ظُكَاتَنْكُ كُنَيِ وَ اللَّهْ حِدِمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kada ku sassauta a wajen himma, ku himmantu a ruhu, kuna bauta wa Ubangiji.