Romans 12:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kada ku yi ramuwa, abokaina, sai dai ku bar wa Allah. Gama a rubuce yake cewa, “Ramuwa tawa ce; zan kuwa sāka,” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَدَ كُذَمَ مَاسُ رَامُوَا، یَنْعُوَنَ، سَيْدَيْ كُبَرْ وَ اللَّهْ يَرَامَ مُكُ دَ ڢُشِنْسَ؞ دُوانْ كُوَ أَرُبُوثٜىٰ يَكٜىٰ ثِكِنْ مَغَنَرْ اللَّهْ ثٜىٰوَ «رَامُوَا تَاوَ ثٜىٰ، نِے كُوَ ذَنْ رَامَ، إِنْجِ عُبَنْ‌غِجِ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ku ƙaunatattuna, kada ku ku yi ramuwa, sai dai ku bar wa fushin Allah. Domin a rubuce yake cewa, “Ramuwa tawa ce, ni zan saka, in ji Ubangiji.”