Romans 14:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
duk kuwa wanda yake bauta wa Kiristi a haka yana faranta wa Allah rai ne, yardajje kuma ga mutane.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُمَ دُكْ وَنْدَ يَكٜىٰيِ وَ أَلْمَسِيحُ بَوْتَا تَوَنَّنْ حَنْيَ، شِے مَيْ ڢَرَنْتَاوَا اللَّهْ رَيْ نٜىٰ، مَيْ سَامُنْ يَرْدَ كُمَ أَوَجٜىٰنْ مُتَنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wanda duk yake bauta wa Almasihu ta haka, abin karɓa ne ga Allah, yardajje ne kuma ga mutane.