Romans 15:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kuma Ishaya ya ce, “Tushen Yesse zai tsiro, wanda zai taso yă yi mulkin al’ummai; al’ummai za su sa bege a gare shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُمَ عِشَايَ يَثٜىٰ، «وَنِ دَغَ تُوشٜىٰنْ يٜىٰسّٜىٰ ذَيْ بَيَّنَ، ذَيْ تَاشِ يَيِ مُلْكٍ وَطَنْدَ بَا يَهُودَاوَا بَ، أَغَرٜىٰشِنٜىٰ ڧَبِيلُ ذَاسُسَا ذُوثِيَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ishaya kuma ya ce, “Tsatson Yesse zai bayyana, Wanda zai tashi yă mallaki al'ummai, A gare shi ne al'ummai za su sa zuciya.”