Romans 15:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku yi addu’a don in kuɓuta daga hannun marasa bi a Yahudiya don kuma gudummawar da nake kaiwa Urushalima ta zama abar karɓa ga tsarkaka a can,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُيِ أَدُّعَ دُوانْ إِنْسَامِ ڟِيرَا دَغَ حَنُّنْ مَرَسَ بِے عَيَنْكِنْ يَهُودِيَ، دُواْمِنْ كُمَ تَيْمَكُوانْ دَ ذَنْ بَايَرْ أَ عُرُوشَلِيمَ يَذَمَ أَبِنْ كَرْٻَ غَ ڟَرْكَكَنْ دَسُكٜىٰ أَوُرِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
domin in tsira daga maƙiyan bangaskiya a Yahudiya, don kuma gudunmawar da nake kaiwa Urushalima, ta zama abar karɓa ga tsarkaka,