Romans 15:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
domin Al’ummai su ɗaukaka Allah saboda jinƙansa, kamar yadda yake a rubuce, “Saboda haka zan yabe ka a cikin Al’ummai; zan rera waƙoƙi ga sunanka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُوانْ كُمَ وَطَنْدَ بَا يَهُودَاوَا بَسُ طَوْكَكَ اللَّهْ سَبُواْدَ جِنْڧَنْسَ؞ كَمَرْ يَدَّ يَكٜىٰ أَرُبُوثٜىٰ ثٜىٰوَ «سَبُواْدَ وَنَّنْ، يَا عُبَنْ‌غِجِ ، ذَنْ يَبٜىٰكَ عَثِكِنْ أَلْعُمَّيْ، ذَنْ رٜىٰرَ وَاڧَرْ يَبُواْ غَ سُونَنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
al'ummai kuma su ɗaukaka Allah saboda jinƙansa. Yadda yake a rubuce, “Domin haka zan yabe ka a cikin al'ummai, In kuma yi waƙar yabon sunanka.”