Romans 2:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kamar yadda yake a rubuce, “Ana saɓon sunan Allah a cikin Al’ummai saboda ku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَمَرْ يَدَّ يَكٜىٰ أَرُبُوثٜىٰ ثِكِنْ مَغَنَرْ اللَّهْ «سَبُواْدَكُو يَهُودَاوَا عَكٜىٰيِنْ مَغَنَرْ صَاٻُواْ غَمٜىٰدَ سُونَنْ اللَّهْ عَثِكِنْ وَطَنْدَ بَا يَهُودَاوَا بَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yadda yake a rubuce cewa, “A sanadinku ne al'ummai suke saɓon sunan Allah.”
Recommended Reading