Romans 3:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
da yake Allah ɗaya ne kaɗai, shi kuma zai kuɓutar da masu kaciya bisa ga bangaskiya da kuma marasa kaciya ta wurin wannan bangaskiya ɗin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا اللَّهْ طَيَنٜىٰ؞ ذَيْسَا مَاسُ كَاثِيَ سُسَامِ ذَمَ مَرَسَ لَيْڢِے أَغَرٜىٰشِ تَوُرِنْ بَنْ‌غَسْكِيَ، حَكَمَا مَرَسَ كَاثِيَ ذَاسُ سَامِ ذَمَ مَرَسَ لَيْڢِے تَوُرِنْ وَنَّنْ بَنْ‌غَسْكِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
tun da yake Allah ɗaya ne, zai kuwa kuɓutar da masu kaciya ta wurin bangaskiya, marasa kaciya ma ta wannan bangaskiya.