Romans 5:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Allah ya nuna mana ƙaunarsa a wannan. Tun muna masu zunubi tukuna, Kiristi ya mutu dominmu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا اللَّهْ يَتَبَّتَرْ مَنَ يَوَنْ ڧَوْنَرْسَ دَيَكٜىٰ تُنْ مُنَ مَاسُ ذُنُوبِ، أَلْمَسِيحُ يَمُتُ سَبُواْدَمُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma kuwa Allah yana tabbatar mana da ƙaunar da yake yi mana, wato tun muna masu zunubi, Almasihu ya mutu dominmu.