Romans 6:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ba ku sani ba cewa sa’ad da kuka miƙa kanku ga wani don ku yi masa biyayya a matsayin bayi, ko ku bayi ne ga zunubi, wanda yake kai ga mutuwa, ko kuwa ga biyayya, wadda take kai ga adalci, ashe, ba kun zama bayi ga wannan da kuke yi wa biyayya ba ke nan?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَكُسَنِبَ عِدَنْ كُنْ مِيڧَ كَنْكُ دُواْمِنْ كُذَمَ مَاسُبِيَيَّ غَ وَنِ، كُنْ ذَمَ بَايِ كٜىٰنَنْ أَ حَنُّنْ وَنْدَ كُكٜىٰيِ مَسَ بِيَيَّ؟ كُنَ عِيَ ذَمَ بَايِنْ ذُنُوبِ، وَنْدَ يَكٜىٰكَيْ غَ مُتُوَ، كُواْ كُمَ بَايِنْ بِيَيَّ غَ اللَّهْ ، وَنْدَ يَكٜىٰكَيْ غَ أَدَلْثِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ba ku sani ba, shi wanda kuke miƙa kanku a gare shi domin yi wa biyayya, lalle ku bayi ne na wanda kuke yi wa biyayya ɗin (ko bautar zunubi wanda ƙarshensa mutuwa ne, ko bautar biyayya wadda ƙarshenta adalci ce)?