Romans 9:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waninku zai iya ce mini, “To, don me har yanzu Allah yake ganin laifinmu? Gama wa zai iya tsayayya da nufinsa?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنِنْكُ ذَيْ عِيَثٜىٰ مِنِ «تُواْ، عِدَنْ حَكَنٜىٰ، مٜىٰيَسَا اللَّهْ يَنَ غَنِنْمُ دَ لَيْڢِے حَرْ يَنْذُ؟ وَنٜىٰنٜىٰ ذَيْ عِيَ ڧِنْ يَرْدَ دَ نُڢِنْ اللَّهْ ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kila ka ce mini, “To, don me har yanzu yake ganin laifi? Wa zai iya tsayayya da nufinsa?”