Romans 9:20 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma wane ne kai, ya mutum, da za ka mayar wa Allah magana? โAshe, abin da aka gina zai iya ce wa wanda ya gina shi, โDon me ka gina ni haka?โโโ
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุนูู
ููุง ููููููฐููููฐ ููููุ ููุง ู
ูุชูู
ู ุฏู ุญูุฑู ุฐูุงูููู ู
ูุณูู ุฏู ุงูููููู ุ ุงููุจููู ุฏู ุนูููุบููู ุฐููู ุนูููุซูููฐ ููููููุฏู ููุบูููุงุดู ยซู
ูููฐููุณูุง ููุบููููู ุญูููุยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kai ษan adam! Wane ne kai har da za ka yi jayayya da Allah? Ashe, abin da aka gina zai iya ce wa magininsa, โDon me ka yi ni haka?โ