Romans 9:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
mutanen Isra’ila. Su ne Allah ya mai da su ’ya’yansa, ya bayyana musu ɗaukakarsa, ya ba su alkawarinsa da Dokarsa, ya nuna musu hanyar sujada ta gaske, ya kuma ba su sauran alkawura.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ كُوَ سُونٜىٰ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا؞ سُونٜىٰ اللَّهْ يَمَيْدَسُو یَیَنْسَ، يَبَيَّنَ مُسُ طَوْكَكَرْسَ، يَيِ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ دَسُو، يَبَاسُ كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى، يَنُونَ مُسُ حَنْيَرْ سُجَّدَ تَغَسْكٜىٰ، يَكُمَبَاسُ سَوْرَنْ أَلْكَوَرَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Su ne Isra'ilawa. Da zama 'ya'yan Allah, da ganin ɗaukakarsa, da alkawaran nan, da baiwar Shari'a, da ibada, da kuma sauran alkawarai, duk nasu ne.