Ruth 1:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Na’omi ta ce, “Duba, ’yar’uwanki ta koma zuwa ga mutanenta da kuma allolinta. Ki koma tare da ita.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً نَعُواْمِ تَاثٜىٰ وَ رُوتْ «غَاشِ، یَرْعُوَرْكِ تَا كُواْمَ وُرِنْ مُتَنٜىٰنْتَ دَ كُمَ اللَّهْنْتَ؞ سَيْ كِكُواْمَ كِبِتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na'omi ta ce wa Rut, “Kin ga, 'yar'uwarki ta koma wurin mutanenta da wurin gumakanta, sai ki koma, ki bi 'yar'uwarki.”