Ruth 1:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ta ji a Mowab cewa Ubangiji ya zo don yă taimaki mutanensa ta wurin tanada musu da abinci, sai Na’omi tare da surukanta suka shirya su koma gida daga can.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ نَعُواْمِ تَكٜىٰ ثَنْ عَڧَسَرْ مُواْوَبْ، سَيْتَجِ ثٜىٰوَ يَهْوٜىٰهْ يَا ظِيَرْثِ مُتَنٜىٰنْسَ يَبَاسُ عَبِنْثِ مَيْ يَوَ؞ سَيْ تَشِرْيَ تَتَاشِ تَرٜىٰدَ مَاتَنْ یَیَنْتَ سُكَ بَرْ مُواْوَبْ سُكُواْمَ ڧَسَرْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Daga can Mowab, Na'omi ta ji cewa, Ubangiji ya taimaki mutanensa, ya ba su abinci, sai ta tashi daga ƙasar Mowab tare da surukanta.