Ruth 1:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Na’omi ta ce wa surukanta biyu, “Ku koma, kowannenku, zuwa gidan mahaifiyarta. Bari Ubangiji yă nuna muku alheri yadda kuka nuna wa matattun nan da kuma gare ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا أَ حَنْيَ، سَيْ نَعُواْمِ تَثٜىٰ وَمَاتَنْ یَیَنْتَ «كُكُواْمَ، كُتَڢِے، كُواْوَثّٜىٰنْكُ غِدَنْ مَامَرْتَ، كَدَ كُبِينِ؞ بَرِ يَهْوٜىٰهْ يَيِ مُكُ أَلْحٜىٰرِ كَمَرْ يَدَّ كُكَيِ مِنِ دَ یَیَنَ، وَتُواْ مَذَنْكُ وَطَنْدَ سُكَ مُتُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma a hanya, sai Na'omi ta ce wa surukanta, “Bari ko waccenku ta koma gidan iyayenta. Ubangiji ya yi muku alheri kamar yadda kuka yi mini alheri, ni da marigayan.