Ruth 2:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Bowaz ya tambayi shugaban masu girbinsa, “Wace yarinya ce wannan?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً بُواْوَظْ يَتَمْبَيِ شُوغَبَنْ بَايِنْسَ مَاسُيِمَسَ غِرْبِے يَثٜىٰ «يَارِنْيَرْ ثَنْ، یَرْ وَثٜىٰ ثٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Bo'aza ya tambayi baransa da yake shugaban masu girbin, ya ce, “'Yar wace ce wannan?”