Song of Solomon 5:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bakinsa zaƙi ne kansa; komensa yana da kyau. Haka ƙaunataccena, abokina, yake ’yan matan Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَاكِنْسَ يَنَدَ ذَاڧِ، عِ، ثِكَكّٜىٰ نٜىٰ شِ أَغَرٜىٰنِ! وَنَّنْ نٜىٰ ڧَوْنَتَثّٜىٰنَ، أَبُواْكِينَ كُمَ، يَا كُو یَنْ مَاتَانْ عُرُوشَلِيمَ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bakinsa yana da daɗin sumbata, Kome nasa yana faranta mini rai. Matan Urushalima, yadda ƙaunataccena yake ke nan.