Zechariah 1:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Saboda haka, ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Zan komo Urushalima da jinƙai, a can ne za a sāke gina gidana. Za a kuma miƙe ma’auni a bisa Urushalima,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
« ‹سَبُواْدَ حَكَ، إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، نَكُواْمَوَ عُرُوشَلِيمَ إِنْ نُونَ مَتَ جِنْڧَيْ؞ ذَاعَ سَاكٜىٰ غِنَا غِدَانَ عَثِكِنْتَ؞ مَاسُ غِنِ كُوَ ذَاسُيِ عَوْنٜىٰ عَوْنٜىٰ نَسَاكٜىٰ غِنَا عُرُوشَلِيمَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka shi Ubangiji zai koma ya ji juyayin Urushalima. Za a gina Haikalinsa a cikinta, zai kuma auna Urushalima da ma'auni.”