Zechariah 1:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ci gaba da yin shela, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Garuruwana za su sāke kwarara da wadata, Ubangiji kuma zai sāke yi wa Sihiyona ta’aziyya, yă kuma zaɓi Urushalima.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَكُمَيِ شٜىٰلَ كَثٜىٰ، ‹إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ، بِرَنٜىٰنَ ذَاسُ سَاكٜىٰ يَطُوَ ثِكِنْ أَرْزِڧِ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ كُوَ ذَنْ سَاكٜىٰ تَعَظَنْتَرْدَ سِهِيُواْنَ، إِنْكُمَ سَاكٜىٰ ذَاٻٜىٰنْ عُرُوشَلِيمَ تَذَمَ بِرْنِنَ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce, in kuma yi shela, in ce, “Ubangiji Mai Runduna ya ce wadata za ta sake bunƙasa cikin biranensa, zai kuma ta'azantar da Sihiyona, ya kuma zaɓi Urushalima.”