Zechariah 1:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka ka gaya wa mutanen, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ku komo gare ni,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki, ‘ni kuma zan komo gare ku,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ، كَثٜىٰ وَمُتَنٜىٰنْكَ ثٜىٰوَ إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ، ‹كُجُويُواْ غَرٜىٰنِ، نِے كُمَ ذَنْ جُويَا غَرٜىٰكُ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا نَا ڢَطَا؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin haka sai ka ce musu, Ubangiji Mai Runduna ya ce, ‘Ku komo wurina, ni kuma zan komo wurinku, ni Ubangiji Mai Runduna na faɗa.’