Zechariah 1:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
7-8 A rana ta ashirin da huɗu ga watan goma sha ɗaya, wato, watan Shebat, a shekara ta biyu ta Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Zakariya ɗan Berekiya ɗan Iddo.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَ تَعَشِرِنْ دَ حُطُ غَ وَتَنْ غُواْمَشَا طَيَ، وَتُواْ وَتَنْ شٜىٰبَتْ، أَ شٜىٰكَرَا تَبِيُ تَمُلْكٍ سَرْكِے دَرِيُسْ نَڧَسَرْ ڢَٰشِيَ، يَهْوٜىٰهْ يَايِ مَغَنَ دَ أَنَّبِے زَكَرِيَّا طَنْ بٜىٰرٜىٰكِيَ جِيكَنْ إِدُّواْ؞ غَا مَغَنَرْ دَ زَكَرِيَّا يَڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A rana ta ashirin da huɗu ga watan goma sha ɗaya, wato watan Shebat, a shekara ta biyu ta sarautar Dariyus, Ubangiji ya kuma yi magana da annabi Zakariya, ɗan Berekiya, ɗan Iddo.