Zechariah 1:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai na yi tambaya na ce, “Mene ne waɗannan ranka yă daɗe?” Mala’ikan da yake magana da ni ya amsa ya ce, “Zan nuna maka mene ne su.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَثٜىٰ «رَنْكَيَدَطٜىٰ! مٜىٰنٜىٰنٜىٰ مَعَنَرْ وَطَنَّنْ؟» مَلاَىِٕكَنْ دَ يَيِ مَغَنَ دَنِے يَثٜىٰمِنِ «ذَنْ نُونَ مَكَ مَعَنَرْسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai na ce, “Mene ne waɗannan, ya Ubangiji?” Mala'ikan da ya yi magana da ni ya ce, “Zan bayyana maka ma'anarsu.”