Zechariah 11:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama ba zan ƙara jin tausayin mutanen ƙasar ba,” in ji Ubangiji. “Zan ba da kowa ga maƙwabcinsa da kuma sarkinsa. Za su zalunci ƙasar, ba zan kuma cece su daga hannuwansu ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ «بَذَنْ ڧَارَ جِنْ تَوْسَيِنْ مَذَوْنَنْ ڧَسَرْ نَنْبَ؞ غَاشِ، ذَنْ بَاشٜىٰ كُواْوَ غَ مَڨُوبْثِنْسَ دَ سَرْكِنْسَ؞ شُوغَبَنِّنْسُ ذَاسُ هَلَّكَ ڧَسَرْ، بَذَنْ كُوَ كُٻُتَرْدَ كُواْوَ دَغَ حَنُّنْسُبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Gama ba zan ƙara jin tausayin mazaunan ƙasan nan ba, ni Ubangiji na faɗa. Ga shi, zan sa su fāɗa a hannun junansu da a hannun sarkinsu. Za su lalatar da ƙasar, ba kuwa zan cece su daga hannunsu ba.”