Zechariah 12:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A ranan nan Ubangiji zai kiyaye waɗanda suke zama a Urushalima, domin marasa ƙarfi a cikinsu su zama kamar Dawuda, gidan Dawuda kuma zai zama kamar Allah, kamar mala’ikan Ubangiji da yake tafiya a gabansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ نِے يَهْوٜىٰهْ ذَنْ كِيَايٜىٰ مَذَوْنَنْ عُرُوشَلِيمَ؞ مُتُمِنْدَ يَڢِ رَشِنْ ڧَرْڢِے عَثِكِنْسُ ذَيْ ذَمَ مَيْ ڧَرْڢِے كَمَرْ دَاوُدَ؞ ذُرِيَرْ دَاوُدَ كُمَ ذَاسُ شُوغَبَنْثٜىٰسُ كَمَرْ مَلاَىِٕكَنَ، كَمَرْ نِے اللَّهْ دَ كَيْنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A ranar, Ubangiji zai kiyaye mazaunan Urushalima, har wanda yake marar ƙarfi a cikinsu zai zama mai ƙarfi kamar Dawuda. Jama'ar Dawuda za ta zama kamar Allah, kamar mala'ikan Ubangiji a gabansu.