Zechariah 14:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan waɗanda suka tsira daga cikin al’umman da suka yaƙe Urushalima za su haura shekara-shekara su yi wa Sarki, Ubangiji Maɗaukaki sujada, su kuma yi Bikin Tabanakul.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً دُكْ وَطَنْدَ سُكَ رَغُ دَغَ ثِكِنْ ڧَبِيلُنْ دَ سُكَذُواْ يَاڧِ دَ عُرُوشَلِيمَ، كُواْوَثٜىٰ شٜىٰكَرَا ذَاسُدِنْغَ هَوْرَ ذُوَا عُرُوشَلِيمَ دُواْمِنْ سُجَّدَ؞ ذَاسُيِ وَ سَرْكِے سُجَّدَ، وَتُواْ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ، سُكُمَيِ بِكٍ بُكُّواْكِ أَوُرِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan wanda ya ragu daga cikin dukan al'umman da suka kai wa Urushalima yaƙi zai riƙa haurawa zuwa Urushalima kowace shekara, domin yi wa Ubangiji Maɗaukakin Sarkin sujada a lokacin kiyaye Idin Bukkoki.