Zechariah 2:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ƙasashe da yawa za su haɗa kai da Ubangiji a ranan nan, za su kuma zama mutanena. Zan zauna a cikinku, za ku kuma san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni gare ku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَ رَانَرْ نَنْ أَلْعُمَّيْ دَيَوَ ذَاسُذُواْ وُرِينَ، ذَاسُ كُوَ ذَمَ مُتَنٜىٰنَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ ذَنْ ذَوْنَ أَڟَكِيَرْكُ؞ تَهَكَنٜىٰ ذَاكُ سَنِ ثٜىٰوَ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا نٜىٰ يَعَيْكٜىٰنِ غَرٜىٰكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“A wannan rana al'umman duniya da yawa za su haɗa kai da Ubangiji, za su kuwa zama jama'ata, ni kuma zan zauna a tsakiyarki. Za ki sani Ubangiji Mai Runduna ya aike ni gare ki.