Zechariah 4:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Wa ya rena ranar ƙananan abubuwa? Mutane za su yi murna sa’ad da suka ga igiyar gwaji a hannun Zerubbabel. “Waɗannan guda bakwai ɗin su ne idanun Ubangiji, masu jujjuyawa cikin dukan duniya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا وَنٜىٰنٜىٰ مَيْ رٜىٰنِنْ رَانَرْ طَوْكَرْ ڧأَنَانً مَتَاكَنْ غِنِنَّنْ؟ وَنَّنْ مُتُمْ شِينٜىٰ ذَيْ يِڢَضٍ ثِكِ سَعَدَّ يَغَ إِغِيَرْ أَوُانْ كَمَّلَوَرْ غِنِنْ أَ حَنُّنْ ظٜىٰرُبَّبٜىٰلْ؞ «غَمٜىٰ دَ وَطَنَّنْ ڢِتِلُ بَݣَويْ، سُونٜىٰ عَلَمَرْ إِدَانُنْ يَهْوٜىٰهْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ كَيْ دَ كَٰوُاْوَ عَثِكِنْ دُكَنْ دُونِيَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama wane ne ya taɓa raina ranar ƙananan abubuwa? Amma za su yi murna da ganin igiyar awo a hannun Zarubabel. Waɗannan fitilu bakwai su ne alama Ubangiji yana kai da kawowa a duniya.”