Zechariah 4:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani?” Na amsa, na ce, “Na ga wurin ajiye fitilan zinariya da kwano a kai, da kuma fitilu bakwai a kansa, da butocin kai wa fitilu mai guda bakwai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَتَمْبَيٜىٰنِ يَثٜىٰ «مٜىٰكَغَنِ؟» نَا أَمْسَ نَثٜىٰ «نَاغَا وَنِ سَنْدَنْ ظِينَارِيَ مَيْ رِڧٜىٰ ڢِتِلَ، يَنَدَ ݣُونُوانْ مَيْ عَكَنْسَ؞ كٜىٰوَيٜىٰ دَ غٜىٰڢٜىٰنْ ݣُونُوانْ، أَݣَويْ بَكُنَنْ ڢِتِلُ بَݣَويْ، كُواْوَنٜىٰ بَاكِ يَنَدَ لَڠُونِ بَݣَويْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya ce mini, “Me ka gani?” Sai na ce, “Na ga alkuki wanda aka yi da zinariya tsantsa, da kwano a kansa, da fitilu bakwai a kansa, da butoci bakwai a kan kowace fitilar da yake bisa alkukin.