Zechariah 4:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya amsa ya ce, “Ba ka san mene ne waɗannan ba?” Na amsa, na ce, “A’a, ranka yă daɗe.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَأَمْسَ يَثٜىٰ «بَكَ سَنْ كُواْ مٜىٰنٜىٰنٜىٰ وَطَنَّنْبَ؟» نَأَمْسَ «أَعَ، يَا مَيْغِرْمَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan mala'ikan da yake magana da ni ya ce, “Ba ka san abubuwan nan ba?” Na ce, “A'a, ubangijina.”