Zechariah 6:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka ce masa ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ga mutumin da sunansa ne Reshe, zai kuma ratse daga inda yake yă gina haikalin Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَڢَطَا مَسَ أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا يَثٜىٰ؞ ‹غَا مُتُمِنْ دَ عَكٜىٰثٜىٰ دَشِ رٜىٰشٜىٰ! دَغَ عِنْدَ يَكٜىٰ ڟِرُواْوَ ذَيْ يَطُ، يَتَڢِے يَغِنَ هَيْكَلِنْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka kuwa ce masa, ‘Ubangiji Mai Runduna ya ce, mutumin da sunansa Reshe, zai yi girma a inda yake, zai kuma gina Haikalin Ubangiji.