Zechariah 6:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai na tambayi mala’ikan da yake magana da ni na ce, “Mene ne waɗannan, ranka yă daɗe?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً نَتَمْبَيِ مَلاَىِٕكَنْ دَيَكٜىٰ مَغَنَ دَنِے نَثٜىٰ «يَا مَيْغِرْمَ، مٜىٰنٜىٰنٜىٰ مَعَنَرْ وَطَنَّنْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan na ce wa mala'ikan da yake magana da ni, “Mene ne waɗannan, ya ubangijina?”