Zechariah 6:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mala’ikan ya amsa mini ya ce, “Waɗannan su ne ruhohi huɗu na sama, waɗanda suka fito daga wurin Ubangiji na dukan duniya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَلاَىِٕكَنْ يَأَمْسَ يَثٜىٰمِنِ «وَطَنَّنْ نٜىٰ رُوحُواْحِ حُطُ دَغَ ڢُسْكُواْكِ حُطُ نَسَمَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ڟَيَاوَا أَغَبَنْ عُبَنْغِجِنْ دُكَنْ دُونِيَا؞ يَنْذُ ذَاسُ ڢِتَ سُيِ مَسَ عَيْكِنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce mini, “Waɗannan su ne ruhohi huɗu waɗanda suka fito daga sama bayan da sun nuna kansu a gaban Ubangijin duniya duka.