Zechariah 8:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Kamar dai yadda na yi niyyar kawo muku bala’i, in kuma ƙi jin tausayi sa’ad da kakanninku suka ba ni haushi,” in ji Ubangiji Maɗaukaki,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ، ‹كَمَرْ يَدَّ نَيِ نُڢِ إِنْ حُكُنْتَكُ لُواْكَثِنْ دَ كَاكَنِّنْكُ سُكَتَادَ ڢُشِنَ، بَنْ كُوَ دَيْنَبَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ni Ubangiji Mai Runduna, na ce, kamar yadda na ƙudura in aukar muku da masifa, ban kuwa fasa ba, lokacin da kakanninku suka tsokane ni, suka sa na yi fushi.