Zechariah 8:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
kada ku ƙulla wa maƙwabtanku mugunta, kuma kada ku so yin rantsuwa ta ƙarya. Ina ƙyamar waɗannan duka,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَدَ وَنِنْكُ يَيِ تُنَانِنْ مُغُنْتَا أَ ذُوثِيَارْسَ غَمٜىٰدَ مَڨُوبْثِنْسَ؞ كَدَ كُمَ كُيِ ضَنْڟُوَارْ ڧَضْيَا؞ غَمَا نِے إِنَڧِنْ دُكَنْ إِرِنْ أَبُبُوَنَّنْ، نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kada ku ƙulla wa junanku sharri, kada kuma ku so yin rantsuwa ta ƙarya, gama ina ƙin waɗannan abubuwa duka, ni Ubangiji na faɗa.”