Zechariah 8:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “A kwanakin nan, mutane goma daga kabilu da al’ummai za su riƙe rigar mutumin Yahuda guda su ce, ‘Bari mu tafi tare da kai, domin mun ji cewa Allah yana tare da ku.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ، ‹أَوَطَنَّنْ ݣُونَكِے مُتُمْ غُواْمَ ذَاسُ كَامَ حَنُّنْ رِغَرْ مُتُمِنْ يَهُودَ؞ مُتَنٜىٰنَّنْ ذَاسُذُواْ دَغَ كُواْوَنٜىٰ يَرٜىٰ نَكُواْوَثٜىٰ أَلْعُمَّ سُنَ ثٜىٰوَ «كَبَرْمُ مُبِيكَ غَمَا مُنْجِ ثٜىٰوَ اللَّهْ يَنَ تَرٜىٰدَكُو؞» › »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni Ubangiji Mai Runduna na ce, a waɗannan kwanaki mutum goma daga kowace al'umma da kowane harshe za su kama kafa wurin Bayahude, su ce, ‘Ka yardar mana mu tafi tare da kai, gama mun ji Allah yana tare da ku.’ ”