Zechariah 8:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Zan ceci mutanena daga ƙasashen gabas da yamma.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ، ‹ذَنْ ثٜىٰثِ مُتَنٜىٰنَ دَغَ ڧَسَاشٜىٰنْ بَوْتَا، دَغَ ڧَسَاشٜىٰنْ غَبَسْ دَ نَيَمَّ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni Ubangiji Mai Runduna na ce, zan ceci mutanena daga ƙasar gabas da ƙasar yamma.