Zechariah 9:16 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji Allahnsu zai cece su a wannan rana gama su mutanensa ne da kuma garkensa. Za su haska a cikin ฦasarsa kamar luโuluโu a rawani.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุงูู ุฑูุงููุฑู ูููู ููููููููฐูู ุงูููููู ููุณู ุฐูููุซูููฐุซูููฐุณูุ ุณูู ู
ูุชูููููฐููุณู ููููฐุ ุบูุฑูููููฐููุณู ููู
ูุ ุฐูุงุณููู ฺููููงููู ุนฺูงูุณูุฑู ููู
ูุฑู ุฏฺููููููู ุฏูุฑูุฌู ุงููุฌููููู ูููููุฑู ู
ูููููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wannan rana Ubangiji Allahnsu zai cece su, Gama su jama'arsa ne, garkensa kuma, Kamar yadda lu'ulu'u yake haske a kambi, Haka za su yi haske a ฦasarsa.