Zephaniah 1:12 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan lokaci zan bincike Urushalima da fitilu in kuma hukunta waษanda ba su kula ba, waษanda suke kamar ruwan inabin da aka bar a ฦasan tukunya, waษanda suke tsammani, โ Ubangiji ba zai yi kome ba nagari ko mummuna.โ
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ยซุงูู ูููุงูููุซููููููุ ุฐููู ุจูููุซูููููฐ ุนูุฑููุดููููู
ู ุฏู ฺขูุชูููุ ุฐููู ุญูููููุชู ู
ูุงุณู ุฐูู
ููู ฺงููู ููููุ ููุทูููุฏู ุณูููููฐุซูููฐูู ุงูู ุฐููุซูููุงุฑูุณูุ โน ููููููููฐูู ุจูุฐููู ููู
ููู ุงููููุญูููฐุฑูุจูุ ุจูุฐููู ููู
ููู ู
ููู ูปูุฑูููุจูุโบ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
โA lokacin nan, Zan bincike Urushalima da fitilu, Zan kuwa hukunta marasa kulawa Waษanda suke zaman annashuwa, Waษanda suke cewa a zukatansu, โUbangiji ba zai yi alheri ba, Ba kuma zai yi mugunta ba!โ