Zephaniah 1:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗanda suka juya daga bin Ubangiji, ba sa kuma neman Ubangiji ko su nemi nufinsa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْكَوَرْدَ وَطَنْدَ سُكَ جُويَا بَايَ غَ بِنْ يَهْوٜىٰهْ ، دَ وَطَنْدَ بَسُ نٜىٰمِ وَنِ أَبُ دَغَ يَهْوٜىٰهْ بَ، بَسُ كُوَ نٜىٰمِ نُڢِنْسَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da kuma waɗanda suka juya, suka bar bin Ubangiji, Waɗanda ba su neman Ubangiji, ba su kuma roƙonsa.”