Zephaniah 1:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana zan hukunta dukan waɗanda suke kauce taka madogarar ƙofa, waɗanda suke cika haikalin allolinsu da rikici da ruɗu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ، ذَنْ حُكُنْتَ دُكَنْ مَاسُ أَلْعَادَرْ ڟَلّٜىٰ عَبَاكِنْ ڧُواْڢَ، دَ وَطَنْدَ سُكَ ثِكَ غِدَنْ مَيْغِدَنْسُ دَ كَايَنْ ڨُوثٜىٰ دَ نَرُوطُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wannan rana zan hukunta duk wanda yake tsalle a bakin ƙofa, Da waɗanda suke cika gidan maigidansu da zalunci da ha'inci.