Zephaniah 2:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Na ji irin zagin da Mowab take yi, da kuma ba’ar Ammonawa, waɗanda suka zagi mutanena suna kuma yi barazana a kan ƙasarsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«نَجِ بَعَرْ دَ مُواْوَبْ تَكٜىٰيِ دَ زَرْغِنْ أَمُّواْنَاوَا، يَدَّ سُكَ ڟُواْكَنِ مُتَنٜىٰنَ سُكَ بُغَ ڧِرْجِ ذَاسُثِنْيٜىٰ ڧَسَرْ مُتَنٜىٰنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Na ji ba'ar da Mowab ta yi, da zagin Ammonawa, Yadda suka yi wa mutanena ba'a, Sun yi alwashi, cewa za su cinye ƙasarsu.