Zephaniah 3:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana za su cewa Urushalima, “Kada ki ji tsoro, ya Sihiyona; kada ki bar hannuwanki su raunana.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ نَنْ ذَاعَ ثٜىٰ وَ عُرُوشَلِيمَ، ‹كَدَ كِجِڟُواْرُواْ، يَا سِهِيُواْنَ، كَدَ حَنُّوَنْكِ سُيِ سَنْيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wannan rana za a ce wa Urushalima, “Kada ki ji tsoro, ke Sihiyona, Kada ki bar hannuwanki su raunana.