Zephaniah 3:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’an nan zan tsarkake leɓunan mutanen, don dukansu su kira bisa ga sunan Ubangiji su kuma yi masa hidima kafaɗa da kafaɗa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عِ، أَ لُواْكَثِنْ ذَنْ ثَنْجَ إِرِنْ مَغَنَرْ ڧَبِيلُ ذُوَا ڟَبْتَاثِّيَرْ مَغَنَ، دُكَنْسُ ذَاسُيِ كِرَا غَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ ، سُكُمَ بَوْتَا مَسَ دَ ذُوثِيَا طَيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sa'an nan zan sauye harshen mutane da harshe mai tsabta, Domin dukansu su yi kira ga sunan Ubangiji, Su kuma bauta masa da zuciya ɗaya.