Gershom shi ne shugaban iyalin Finehas, Daniyel shi ne na iyalin Itamar, Hattush ɗan Shekaniya, shi ne na iyalin Dawuda. Zakariya shi ne na iyalin Farosh, ya zo da iyalinsa mutum ɗari da hamsin. Eliyehoyenai ɗan Zarahiya, shi ne na iyalin Fahat-mowab, tare da shi kuma akwai mutum ɗari biyu. Shekaniya ɗan Yahaziyel, shi ne na iyalin Zattu, tare da shi akwai mutum ɗari uku. Ebed ɗan Jonatan, shi ne na iyalin Adin, tare da shi akwai mutum hamsin. Yeshaya ɗan Ataliya, shi ne na iyalin Elam, yana tare da mutum saba'in. Zabadiya ɗan Maikel, shi ne na iyalin Shefatiya, yana tare da mutum tamanin. Obadiya ɗan Yehiyel, shi ne na iyalin Yowab, yana tare da mutum ɗari biyu da goma sha takwas. Shelomit ɗan Yosifiya, shi ne na iyalin Bani, yana tare da mutum ɗari da sittin. Zakariya ɗan Bebai, shi ne na iyalin Bebai, yana tare da mutum ashirin da takwas. Yohenan ɗan Hakkatan, shi ne na iyalin Azgad, yana tare da mutum ɗari da goma. Elifelet, da Yehiyel, da Shemaiya, su ne na iyalin Adonikam (su ne suka zo daga baya), suna tare da mutum sittin. Utai da Zabbud, su ne na iyalin Bigwai, suna tare da mutum saba'in.
What Does This Mean?
This verse lists three names from different family lines: Gershom from the family of Phinehas, Daniel from the family of Ithamar, and Hattush from the family of David. It's part of a genealogical record in Ezra, detailing people involved in a return from exile. The key message is about lineage and community involvement in the rebuilding of Jerusalem.
Explained for Children
Imagine you're making a family tree. This verse is like adding three important branches to a big family tree. Gershom, Daniel, and Hattush are like the main characters in their family stories, helping to tell a bigger story about bringing people back home.
Historical Background
Ezra, a priest and scribe, wrote this during the time when the Israelites were returning from exile in Babylon to rebuild Jerusalem. The book of Ezra was written around 450-420 BCE, aimed at inspiring and guiding the returning exiles as they rebuilt their community and temple.
Living It Out Today
Consider a scenario where a community is rebuilding after a disaster. Leaders from different family backgrounds might come together, similar to Gershom, Daniel, and Hattush. Their combined efforts are crucial for the community's revival and strength.
Topics
lineagerebuildingcommunityleadershipreturn from exilegenealogy
It shows the importance of diverse leadership and family representation in community rebuilding efforts.
How is this verse relevant to today's readers?
It illustrates the value of collaboration and diversity in rebuilding efforts, applicable to modern community projects and initiatives.
Why are these specific names mentioned?
These names represent key figures from important family lines, emphasizing their roles and contributions to the return from exile.
How does this verse connect to the broader theme of Ezra?
It is part of a detailed genealogical record, showing the lineage of those returning to Jerusalem, crucial for establishing their legitimacy and role in rebuilding.